Najeriya
Yunkurin rushe gadar Kwankwasiyya a Kano ya haifar da cece-kuce
Yunkurin Gwamnatin Jihar Kano na rushe katafariyar gadar sama da Gwamnatin Rabiu Musa Kwankwaso ta gina da makudan kudade ya haifar da cece kuce a ciki da wajen Jihar.
Wallafawa ranar:
Talla
Ita dai gwamnatin kano tace zata dauki matakin ne saboda rashin ingancin aikin da kuma bukatar kare lafiyar jama’a.
Kuna iya latsa alamar sauti dake kasa don sauraron cikekken rahoton wakilin daga Kano Abubakar Isa Dandago.
Yunkurin rushe gadar Kwankwasiyya a Kano ya haifar da cece-kuce
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu