Najeriya-Legas
Mutane kusan 30 suka mutu a hatsarin mota tsakanin Lagos zuwa Ibadan a Najeriya
Rundunar ‘yan sanda a jihar Oyo dake Najeriya ta sanar da cewa mutane akalla 26 suka mutu a wani mummunar hatsarin mota jiya tsakanin Lagos zuwa Ibadan.
Wallafawa ranar:
Talla
Kunle Ajisebutu, kakakin rundunar ya kara da cewa akwai wasu mutanen 11 da suka hada da yara kanana da suka sami mumamam raunuka.
Ya ce an kwashe gawarwakin zuwa dakin ajiyan gawa dake manyan asibitocin garin Ibadan.
Ganau sun bayyana cewa motocin fasinja biyu ne suka yi karo gaba-da-gaba kuma nan take suka kama da wuta.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu