Isa ga babban shafi
Najeriya

Najeriya ta dade da daukan matakan bunkasa arzikinta

Fadar shugaban Najeriya Muhammadu Buahari ta ce, ko kafin hukumar kididdiga ta tabbatar da koma-bayan tattalin arzikin da kasar ke fuskanta, dama gwamnati ta dauki matakan kawar matsalar.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da mataimakinsa da kuma shugabar asusun bayar da lamuni na duniya Christine Lagarde a Abuja
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da mataimakinsa da kuma shugabar asusun bayar da lamuni na duniya Christine Lagarde a Abuja PHILIP OJISUA / AFP
Talla

Wata sanarwar da fadar ta fitar ta bayyana cewa, gwamnatin tarayya ta mayar da hankali kan harkar noma da samar da albarkatun karkashin kasa da karban haraji da bunkasa masana’antu da kuma yaki da cin hanci da rashawa har ma da rage yawan kudaden da gwamatin ke kashewa.

Wannan dai na zuwa ne a dai dai lokacin da al’ummar Najeriyar ke kukan tsadar rayuwa saboda tabarbarewar tattalin arzikin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.