Najeriya
'Yan Najeriya na kaurace wa kasar saboda tsadar rayuwa
Tabarbarewar tattalin arziki da kuma tsadar rayuwa a Najeria sun tilasta wa wasu 'yan kasar yin kaura zuwa wasu kasashe da ke da makwabtaka da ita don samun aikin yi .
Wallafawa ranar:
Talla
A jihar Agades ta Nijar, akwai tarin 'yan Najeriya da suka rungumi wasu sana'o'in hannu domin biyan bukatunsu na yau da kullum.
Wakilinmu Omar Sani da ke jahar ta Agadez ya hada mana wannan rahoton.
'Yan Najeriya na kaurace wa kasar saboda tsadar rayuwa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu