Najeriya-Saudiya
Iftila'in Saudiya ya ritsa da Mahajattan Najeriya
Hukumar aikin Hajji ta Najeriya ta tabbatar da mutuwar wasu 'yan Kasar guda 6 cikin Mahajjatan 107 da suka rasu sakamakon hadarin rikitowar karafan fadada gini masallacin ka’aba da ke Saudiya.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Hukumar ta ce cikin wadanda suka muta akwai dan jihar kaduna guda Adamu Kargi.
Sai kuma wasu Maniyatta mata 4 'Yan jihar Gombe, da dan jihar katsaina guda, yayin da kuma wasu 3 suka samu munanar rauninka.
A dai ci gaba da bincike domin gano ko akwai wasu kuma da hatsarin ya ritsa da su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu