Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Halin da democradiyyar Nigeria ke ciki
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:13
Democradiyya a Nigeria na fuskantar matsala, sakamakon gurin wasu ‘yan siyasa na ganin sun karbi madafun iko a kasar.A jamahuriyar Niger, a cikin mako mai karewa aka yi bukin samun ‘yancin kan kasar.Wadannan sune batutuwan da shirin zai duba a wannan lokacin, tare da Abdoulaye Issa.Ayi saurare lafiya.