Isa ga babban shafi
Colombia

Gwamnatin Colombia da ‘Yan tawayen FARC sun cim ma yarjejeniyar mallakar filaye

Gwamnatin Colombia da ‘Yan tawayen FARC sun cim ma yarjejeniyar sabunta dokar mallakar filiye, daya daga cikin muhimmin batutuwan da zai iya kawo karshen rikicin kasar tsawon shekaru da dama.

Lokacin da ake tattaunawa tsakanin gwamnatin Colombia da 'Yan tawayen FARC.
Lokacin da ake tattaunawa tsakanin gwamnatin Colombia da 'Yan tawayen FARC. Reuters
Talla

Bangarorin biyu sun cim ma yarjejeniya akan wadanda suka rasa filiyensu za’a biya su kamar yadda mai shiga tsakanin sasantawar Carlos Fernandez de Cossio na Cuba ya bukata.

Izuwa yanzu tattaunawar ta fi mai da hankali ne kan yarjejeniyar Havana wacce ta fi karkata a kan batun filaye.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.