Najeriya
Dokubo ya yi watsi da barazanar MEND ga Musulmin Najeriya
Bayan barazanar da kungiyar MEND ta yi na kaddamar da hare hare kan Masallatai da sansanin alhazai da makarantun Islama da kai wa Malaman Musulunci hari a Najeriya, Shugaban kungiyar da ke kare muradun Niger Delta, Mujahid Asari Dokubo, ya yi watsi da barazanar, inda ya ke cewa babu wanda ya isa ya haifar da yakin addini a Najeriya kamar yadda Kabiru Yusuf ya aiko da Rahoto daga Abuja.
Wallafawa ranar:
Talla
Dokubo ya yi watsi da barazanar MEND ga Musulmin Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu