Najeriya
Jonathan ya gabatar da kasafin kudi amma 'Yan Majalisa sun fara tauna tsakuwa
Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya gabatar da kasafin kudin shekara mai zuwa ta 2013, amma tuni ‘Yan Majalisar kasar suka fara tauna tsakuwa kan rashin aiwatar da kasafin kudin. Aminu Ahmed Manu, Wakilin RFI Hausa a Zauren Majalisar ya aiko da Rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:13