Dandalin Siyasa
Taron Sarakunan Najeriya game da matsalar tsaro da Cin hanci
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:09
Shirin ya yi bayani game da sakamakon taron Sarakunan Najeriya wadanda suka tattauna batutuwan da ke addabar kasar tare da fito da hanyoyin magance matsalolin musamman Cin hanci da Rasha da matsalar Tsaro.