Isa ga babban shafi
Nigeria

Yara na cikin kasadar shakar gubar dalma

KUNGIYAR likitoci ta duniya Doctors Without Borders tace fiye da yara kanana dubu dubu daya da dari 5, sun shaki gubar dalma a kauyen Bajega da ke jihar zamfara a taraiyyar Nigeria. Shugaban kungiyar, wadda da ke da cibiyar ta birnin Geneva, Ivan Gaytonya da ke Magana da manema labaru a birnin Abuja ya ce akwai yara fiye da dubu 4 da ke kasadar shakar gubar.Sai dai Gaytonya yace ana kokarin yashe kasar garin, da ke sanya yaran cikin hadari. 

wani mahaki darma a jahar Zamfara
wani mahaki darma a jahar Zamfara
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.