Pakistan
Za a tattauna tsakanin sojin India da Pakistan
Sojin kasashen India da Pakistan zasu gudanar da wata tattaunawa yau Litinin domin kula da sha’anin tsaro dake a kan iyakokin kasashen biyu.
Wallafawa ranar:
Talla
Kasar Pakistan dai ta bayyana kisan Sojin ta biyu, akan iyakar kasashen, bayan da itama kasar India ta bayyana kisan wasu Sojinta guda biyu, a yayin da aka kille wa wani jimi’in sojin kai a yankin Himalaya, inda dukkanin kasashen ke ikrarin mallakarsu ne.
An dai kwashe shekaru da dama ana takaddama tsakanin India da Pakistan akan yankuna da dukkanninsu ke ikrarin mallakarsu ne.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu