India
Za a sake gurfanar da mutanen da ake zargi da yin fyade da kisa a Indiya yau
Yau ake saran mutanen nan biyar da ake zargi da yiwa wata daliba fyade a kasar India, abinda ya kaiga kashe ta, zasu sake gurfana a kotu, dan fuskantar shari’a.
Wallafawa ranar:
Talla
Rundunar ‘Yan Sandan kasar ta ce ta kammala bincike, kuma shaidun da take da shi, na gwajin jinni, sun danganta wadanda ake zargin da kisan.
Ana kuma tuhumar mutanen da laifufukan garkuwa da jama’a, fashi da kuma hadin baki, bayan laifin fyade da kisan kai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu