Isa ga babban shafi

Brazil: Manyan 'yan takara na ci gaba da neman kuri'u a zagaye na biyu

Manyan ‘yan takarar kujerar shugabancin kasar Brazil, Luiz Inacio Lula da Silva jagoran ‘yan adawa da kuma shugaba mai ci Jair Bolsonaro na ci gaba da neman kuri’u, a shirin tunkarar zaben zagaye na biyu da suke yi wanda za’a gudanar a ranar 30 ga wannan watan.

Lula da Silva, ya samu kashi 48.4 na kuri’un da aka kada, yayin da shugaba Bolsonaro ya samu kashi 43.2.
Lula da Silva, ya samu kashi 48.4 na kuri’un da aka kada, yayin da shugaba Bolsonaro ya samu kashi 43.2. AFP - EVARISTO SA
Talla

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton da Khamis Saleh ya hada a kai

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.