Turkiya- Saudiya-Amurka
Hukumar Leken Asiri dake Amurka CIA ta gano Yariman Saudiya na da hannu a kisan Kashoggi.
Hukumar leken asiri dake Amurka CIA ta bankado cewa Yarima mai jiran gado na Saudiya Yarima Mohammed bin Salman ya bada umarnin kashe fitaccen dan jaridan nan na Saudiya Jamal Kashoggi a birnin Santambul na Turkiya.
Wallafawa ranar:
Talla
Kafofin yada labaran Saudiya tun ajiya Juma'a suka yada wannan bincike na Hukumar CIA.
Jaridar Washington Post ta fara yada wannan labari inda take cewa CIA ta gano ‘yan Saudiya 15 da suka tafi Turkiya domin aiwatar da umarnin Yarima Mohammed.
A jiya anyi addu'oi a kasashen duniya ciki har da Saudiya don neman Allah ya gafartawa mamacin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu