Isa ga babban shafi

Babban jami'in hukumar IAEA ya yi murabus

Babban jami’in gudanarwa na hukumar kula da yaduwar makaman kare-dangi a Duniya IAEA da ke karkashin kulawar majalisar dinkin Duniya ya ajiye aikinsa.

Shalkwatar hukumar IAEA da ke yaki da yaduwar makaman Nukiliya.
Shalkwatar hukumar IAEA da ke yaki da yaduwar makaman Nukiliya. 路透社
Talla

Ya zuwayanzu dai ba’a kai ga bayyana dalilin ajiye mukaminsa ba, amma hakan ta faru ne kwanaki kalilan bayan da kasar Amurka ta tsantsame hannuwanta daga yarjejeniyar Nukiliyar Iran.

Hukumar IAEA dai ita ce ta yi aikin tantance ko Iran ta bi dokar hanata ci gaba da sarrafa makamashin Uranium da ake amfani da shi wajen kera makamai masu Linzami.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.