Turkiya
'Yan Sanda A Turkiya Sun Kama Mutane 5 Suna Shirin Kai Harin Bam
‘Yan Sanda a kasar Turkiya na tsare da wasu mutane biyar da aka kama suna kulle-kullen kai harin bama-bamai.
Wallafawa ranar:
Talla
Daga cikin mutanen biyar, uku ‘yan kasar Syria ne dake zaune a gunduman Hatay ta kudu dab da kan iyaka da kasar Syria.
‘Yan Sanda sun ki ce uffan dangane da kungiyar da mutanen suka fito.
An sami tashe-tashen bama-bamai da yawa a kasar ta Turkiya wanda ake dangantawa da ayyukan ‘yan kungiyar IS ne.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu