Isa ga babban shafi
Faransa- Mali

Shugaban Faransa Macron Zai Hada Kai Da Mali Don Kawar da 'Yan Ta'adda

Sabon Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya roki Hukumomin kasar Mali da su ga lallai an hanzarta aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya da aka sanyawa hannu a shekara ta 2015 inda yake bada tabbacin samun hadin kan Faransa.

Shugaban Faransa Emmanuel Macron tare da Ibrahim Boubakar Keita na Mali a garin Gao Juma'a 19 Mayu 2017.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron tare da Ibrahim Boubakar Keita na Mali a garin Gao Juma'a 19 Mayu 2017. REUTERS/Christophe Petit Tesson
Talla

Shugaba Macron na Magana ne yayin wata ziyara da ya kai kasar ta Mali jiya Juma'a domin ganawa da sojan Faransa da ke taimakawa yaki da ‘yan ta'adda.

Ya nuna a shirye Faransa take domin hada kai da Amurka don yakar ‘yan tadda a duk inda suke.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.