Iran
Dakarun Iran na atasaye na musamman
Kasar Iran ta fara atasayen sojan ta na musamman yau Asabar tare da baje kolin wasu manyan makamaki da ta mallaka.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan na zuwa ne kwana daya bayan da kasar Amurka ta malkaya mata takunkumi saboda zargin ayyukan nukiliya.
Kafar sadarwan zamani na Dakarun kasar Sepahnews ya fadi cewa atasayen sojin a yankin Semnan na da niyyar nuna cewa kasar Iran a shirye take don tunkarar kowane irin kalubale.
Wasu makaman da Iran zata yi gwajin su har da masu cin nisan zango
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu