Isa ga babban shafi
Afrika ta Kudu

Zuma ya karrama sojojin da suka yi yakin duniya

Shugaban kasar Afrika ta kudu Jacob Zuma ya girmama sojojin da suka shiga yakin duniya na farko a wani biki da aka gudanar yau a kasar Faransa.

Shugaban kasar Afrika ta Kudu, Jacob Zuma da takwaransa na Faransa  François Hollande
Shugaban kasar Afrika ta Kudu, Jacob Zuma da takwaransa na Faransa François Hollande REUTERS/Jeremy Lempin/Pool
Talla

Zuma ya karrama sojoji dubu dubu 3 da suka sadaukar da rayukansu ne wajen kaddamar da wani gini da aka yi don tuna su da ake kira ‘Battle of Delville Wood’ a watan Yuni na shekarar 1916.

Shugaban na Afrika ta kudu ya girmama bakaken fatar da suka bada gudumawa don ganin an samu dauwamammen zaman lafiya a dunyia.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.