Afghanistan
Kungiyar Taliban Ta ki Shiga Sulhu da Bangaren Gwamnati
A kasar Afghanistan, kungiyar Taliban ta ki yarda ta shiga tattaunawan sulhu da aka dade da jinkirtawa tsakanin ta da bangaren Gwamnati.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyar ta fadi cikin wata sanarwa yau Asabar a birnin Kabul cewa sharadi da take bukata shine a cire sunan kungiyar cikin kungiyoyi na duniya da ake zargi da ta'addanci.
Kungiyar na kuma bukatar a sako wasu ‘ya’yan kungiyar da ake tsare dasu.
Wannan sanarwa na zuwa ne a daidai wani lokacin da ake zato bangarorin biyu zasu zauna gaba-da-gaba, cikin wannan mako domin warware rikicin kasar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu