Isa ga babban shafi
Turkiyya

Taron kasashen duniya 20 masu karfin tattalin arziki

A wannan lahadi shugabannin kasashen duniya ashirin masu karfin tattalin arziki G20 na kasar Turkiyya domin tattauna batutuwan tattalin arziki da tsaro a duniya.

La Turquie se prépare à recevoir le sommet du G20, regroupant 19 pays et l’Union Européenne, dimanche 15 et lundi 16 novembre 2015 à Antalya.
La Turquie se prépare à recevoir le sommet du G20, regroupant 19 pays et l’Union Européenne, dimanche 15 et lundi 16 novembre 2015 à Antalya. DR
Talla

Shugaba Barack Obama na Amurka, Xi Jinping na China da Vladimir Putin na Rasha na daga cikin wadanda ke halartar taron na bana, wanda ya zo a cikin wani yanayi na tsanantar ayyukan ta’addanci da kuma rikicin Syria.

Ta sai dai sabanin da ke tsakanin manyan kasashen duniya a game da rikicin Syria, na a matsayin abin da zai fi daukar hankulan mahalarta taron na Turkiyya.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.