Sudan-IMF
IMF ta yi na’am da matakan Sudan na tsuke bakin aljihu
Hukumar Bada Lamuni ta Duniya, ta yaba da matakan da gwamnatin Sudan ke dauka, na tsuke bakin aljihun gwamnati, musamman janye tallafin man fetur.Wata sanarwa da tawagar jami’an hukumar dake ziyara a Khartoum suka bayar, tace cire tallafin zai baiwa kasar damar tara makudan kudaden da za’a yi amfani da su wajen bunkasa tattalin arziki, da samar da aiyukan yi.
Wallafawa ranar: