Birtaniya-Myanmar
Birtaniya zata jinkirta dage takunkumin kasuwanci tsakaninta da Myanmar
Sakataren harkokin wajen kasar Birtaniya William Hague, yace Birtaniya zata jinkirta takunkumin huldar kasuwanci da ta kakabawa kasar Myanmar. A wata ziyara da Fira Ministan kasar David Cameron ya kai a kasar ta Myanmar.
Wallafawa ranar:
Talla
Dangantaka tsakanin Myanmar da sauran kasashen duniya na ci gaba da farfadowa, tun bayan zaben ranar 1 ga wannan watan Afrilu, wanda ya bai wa jagorar ‘yan adawan kasar Aung Sang Suu Kyi da jama’iyyar ta NLD kujeru 43 a majalisar dokokin kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu