Isa ga babban shafi
MDD-SYRIA-BELGIUM

Harin Brussels ya nuna muhimmancin sasanta rikicin Syria

Jakadan Majalisar dinkin duniya na musamman kan sasanta rikicin kasar Syria Staffan de Mistura ya ce kazamin harin da aka kai Brussels ya dada nuna muhimmancin sasanta rikicin kasar Syria.

Jakadan Majalisar dinkin duniya na musamman a Syria Staffan de Mistura
Jakadan Majalisar dinkin duniya na musamman a Syria Staffan de Mistura REUTERS/Ruben Sprich
Talla

Yayin da ya ke tsokaci kan harin, Jakadan ya ce harin ya dada tuna musu muhimmancin kulla yarjejeniyar zaman lafiya da kuma kashe wutar yakin dake ci gaba da ruruwa a Syria.

Babbar kungiyar 'yan adawar Syria ta hannun kakakin ta Bassma Kodmani ta bayyana muhimmancin kulla yarjejeniya a taron zaman lafiyar.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.