SYRIA
Gwamnatin Syria na fuskantar koma baya wajen tunkarar ISIL
Gwamnatin Kasar Syria ta samu gagarumar koma baya wajen yaki da mayakan ISIS da kuma Yan Tawayen kasar wadanda suka kwace wasu Yankunan kasar.Rahotanni sun ce ‘Yan Tawayen sun kama garin Daraa ranar 25 ga watan Maris, yayin da mayakan ISIS suka kama Yarmuk ranar 1 ga watan Afrilu.
Wallafawa ranar:
Talla
Ranar 21 ga watan Mayu mayakan ISIS sun kama Palmyra, su kuma Yan Tawaye sun kama kauyukan Muhambel, kafin kuma jiya barikin sojin Daraa ya fada hannun su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu