Indonesia
Ana ci gaba da neman 'yan Japan da suka bace a Tekun Indonesia
Yau Lahadi, Masu aikin creto a kasar Indonesia suka ci gaba da neman masu iyo a karkashin teku su 7, ‘yan kasar Japan da suka bace lokacin da suke iyo a kusa da tsibirin Bali. Masum aikin suna ci gaba da lalubar lungu da sokon tekun, a kokarin nemo matan ‘yan yawon bude ido 5, da masu koya musu iyo su 2 da suka bace kwanalki 2 da suka gabata.Mataimakin jakadan kasar Japan a tsibirin na Bali, Yasue Katsunobuya ya shaida wa kamfanin dillancin labarum Faransa na AFP cewa har yanzu ba labarin inda mutanen suke.
Wallafawa ranar: