Thailand
Ana ci gaba da tarzomar nuna kin jinin gwamnatin Thailand
Dubban masu adawa da gwamnatin kasar Thailand yau sun ci gaba da zanga-zangarsu, da kuma mamaye ofisohin gwamnati a yunkurin hana zabe da kuma kifar da gwamnatin Yingluck Shinawatra.
Wallafawa ranar:
Talla
Masu zanga zangar sun sha alwashin hana ma’aikata zuwa ofisoshinsu, yayin da aka shiga rana ta biyu har sai Fira Ministar ta yi marabus.
An dai jibge jami’an tsaro akalla dubu 20 a birnin Bnagkok domin tunkarar zanga-zangar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu