Thailand
Jagoran masu zanga-zanga a Thailand ya ce ba za su ja da baya ba
Jagoran ‘yan adawar kasar Thailand Suthep Thaugsuban, ya yi fatali da sammacin kama shi da wata kotun kasar ta fitar a jiya, yana mai cewa ba za a dakatar da tarzomar da ake yi a kasar ba sai zuwa lokacin da Fira minista Yungluck Shinawatra ta yi marabus daga mukaminta.
Wallafawa ranar:
Talla
To sai dai zuwa safiyar yau, masu zanga-zangar sun janye daga harabar ginin ofishin Fira ministar, bayan da suka share tsawon kwanaki biyu a zaune.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu