Faransa
Jam’iyar Sarkozy na gudanar da taron gaggawa
Yau Jam’iyar tsohon shugaban kasar Faransa, Nicolas Sarkozy na gudanar da wani taron gaggawa, wanda ake sa ran zai halarta.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
A makon jiya, Sarkozy ya soki matsayin kotun kolin kasar, na hana Jam’iyar sa euro miliyan 11, kudin da ya kashe a yakin neman zaben sa.
Wanna ya biyo bayan zargin cewar Jam’iyar ta saba dokar da ta kayyade kudin kashewar da aka tanada mata.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu