India
Mutane 7 sun mutu a harin Kashmir a India
Akalla ‘Yan sanda biyar ne suka mutu sakamakon wani hari da aka kai wa Jami’an tsaro a yankin Kashmir kasar India. Jami’an tsaron kasar sun ce sun samu nasarar kashe ‘Yan bindigar guda biyu daga cikin wadanda suka kai harin.
Wallafawa ranar:
Talla
Wani Babban Jami’in ‘Yan Sanda ya tabbatar wa maneman labarai cewa ‘Yan sanda biyar ne suka mutu a harin da ‘Yan bindiga suka kai a yankin Benima.
An kai harin ne a kusa da barikin Sojoji kuma akalla ‘Yan sanda bakwai ne aka ruwaito sun jikkata.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu