Akwai bukatar baiwa 'yan jarida kariya - Malaman Ghana
Malaman Jami’oi a kasar Ghana sun bukaci hukumomin 'yan sandan kasar da su bai wa ‘yan jaridar kariyar da suke bukata wajen gudanar da ayyukansu, tare da hukunta duk wadanda aka samu suna yiwa manema labaran barazana.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:44
Talla
Ku latsa alamar sauti donjin rahoton da wakilinmu na Ghana Abdallah Shamun Bako ya aiko mana.....
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu