Kananan 'yan sandan Ghana sun maka gwamnati a kotu
Jami’an ‘yan sandan Ghana 82 sun shigar da karar gwamnatin kasar sabida gazawar ta wajen kara musu girma bayan kammala karatun da ya kamata.
Wallafawa ranar:
Talla
‘Yan sandan karkashin jagorancin mataimakin sifeta Kofi Osal, sun ce anki kara musu girma sannan kuma an hanasu shiga kwalejin horas da ‘yan sanda bayan kammala karatu tun a zangon shekarar 2017/2018.
Sun ce sun shigar da karar ne inda suke bukatar kotun da ke Accra ta umarci hukumar kula da aikin ‘yan sandan kasar ta kara musu girma.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu