Isa ga babban shafi

Mali ta kaddamar da bincike kan rahoton MDD game da kisan kiyashin Moura

Gwamnatin sojin Mali ta fara bincike kan akan tawagar majalisar dinkin duniya da masu taimaka mata a bisa zarginsu da musu na leken asiri da kuma zagon kasa ga tsaron kasar. 

Yankin Moura kenan, da ake zargin an tafka kisan kiyashi a kasar Mali.
Yankin Moura kenan, da ake zargin an tafka kisan kiyashi a kasar Mali. © Human Rights Watch
Talla

Matakin na Mali ya biyo bayan rahoton da Majalisar Dinkin Duniyar ta wallafa a ranar Juma’ar da ta gabata, wanda ya zargi sojojin kasar da dakarun sojin haya na Rasha, da kashe akalla muutane 500 da sunan yaki da ta’addanci a garin Moura, cikin watan Maris na shekarar 2022.  

David Bache na gidan Rediyon RFI Sashin Faransanci ya duba batun inda ya  ji  ra’ayoyin wasu  masu ruwa da  tsaki, ga kuma fassarar rahoton da ya hada. 

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.