Isa ga babban shafi

Ghana: Jam'iyyun adawa sun bukaci a yiwa kundin tsarin mulki gyaran fuska

Jam'iyyun siyasar kasar Ghana sun yi kira zuwa ga gwmnatin kasar da ta yiwa kundun tsarin mulkin kasar gyaran fuska domin ganin yadda wasu dokokin kasar suka sabawa yadda ake tafiyar da mulki a wannan zamani. 

Shugaba Nana Akufo-Addo, na kasar Ghana, lokacin da ya gana da sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken.
Shugaba Nana Akufo-Addo, na kasar Ghana, lokacin da ya gana da sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken. © Mandel Ngan/Reuters
Talla

Bayanai daga kasar na cewa, daga cikin gyaran da suke bukata har da batun rage karfin fada ajin shugaban kasar. 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton wakilin RFI a Ghana, Sham-un Abdallah Bako daga Accra. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.