Ghana-Tsaro
'Yan sandan Ghana na bincike kan rikicin da aka samu tsakanin wasu matasa
'Yan sanda a kasar Ghana na ci gaba da bincike kan sanadiyar barkewar rikici tskanin wasu matasa a unguwar Nima da Mamobi, wanda ya yi sanadiyyar jikkata mutane da dama. Kuna iya latsa alamar sauti domin sauraron rahotan da wakilinmu Abdallah Sham-un Bako.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:01