Bikin sanya hannu a yarjejeniyar zaman lafiya da 'yan takara suka yi a Ghana
YAN takara shugaban kasar Ghana 12 yau suka sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya domin ganin an gudanar da zaben cikin kwanciyar hankali ba tare da samun tashin hankali ba.Daga cikin Yan Takaran akwai shugaban kasa Nana Akufo-Addo da babban abokin hamayar sa kuma tsohon shugaban kasa John Dramani Mahama wadanda a karon na 3 suke fafatawa a tsakanin su.Ga rahoton Ahmed Abba daga Accra.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:40