Matakin kara kudaden karatu a Jami'o'in Ghana ya fusata dalibai
Dalibai a kasar Ghana sun fusata lura da yadda wasu jami’o’in kasar ke kara kudaden karatu da kusan kaso 100 cikin dari, duk da cewa a hukumance karin da gwamnati ta amince da shi bai wuce 15% ba.Wakilinmu a birnin Accra Abdallah Sham’un Bako, ya ji ta bakin dalibai da kuma mahukuntan kasar dangane da wannan batu, ga kuma rahoton da ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:33