Ana cece-kuce a Ghana kan matakin gwamnati na gina wata mujami'a
Al’ummar kasar Ghana na ci gaba da mahawara kan shirin shugaban kasar Nana Akuffo Addo na gina wata sabuwar mujami’a, a daidai lokacin da kasar ke fama da matsalar tatalin arziki.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:08
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron rahoton Abdallah Sham'un Bako
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu