'Yan ta'adda sun karya gadoji biyu a Burkina Faso
Kungiyoyi masu dauke da makamai a Burkina Faso sun karya wasu gadoji biyu cikin daren Juma'a zuwa ranar Asabar.
Wallafawa ranar:
Talla
Mayakan sun yi amfani da abubuwa masu fashewa wajen karya gadojin Woussé da Naré, lamarin da ya tilasta wa ayarin motocin da ke kai kaya garin Djibo, komawa Kongoussi.
Tuni manazarta suka kwanta wadannan hare-hare guda biyu da zama wata sabuwar dabara da ‘yan ta’adda ke amfani da shi don mai da yankin Sahel saniyar ware.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu