Ghana za ta yaki matsalar barace-barace da ke yawaita a kasar
Yanzu haka mahukunta a kasar Ghana na nazarin daukar matakai domin kawo karshen matsalar barace-baracen da ke ci gaba da zama ruwan dare a kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:58
Talla
Mafi yawan mabaratan na zuwa Ghana ne daga kasashen Nijar da kuma Najeriya, kamar dai yadda za a ji a wannan rahoto da wakilinmu Sham'un Bako ya aiko mana daga birnin Accra.
Domin sauraron rahoton wakilin namu na Ghana, sai a latsa alamar sautin da ke sama.....
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu