Dalibai da iyayen yara na cikin halin kunci biyo bayan yajin aikin malaman jami'o'in Ghana
Yajin aikin malaman Jami’oi a kasar Ghana ya zarce wata guda yanzu haka, abinda ya jefa dalibai da iyayen yara cikin halin kunci.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:33
Talla
Ya zuwa yanzu hukumomin kasar na ci gaba da tattance hanyoyin shawo kan wannan matsalla cikin ruwan sanyi duk da cewa kungiyoyin malaman na fatan ganin Gwamnati ta mutunta alkawuran da ta dau a baya.
Wakilinmu a Accra Abdallah Shamun Bako na ɗauke da rahoto akai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu