Isa ga babban shafi

Salima Rhadia Mukansanga ta kafa tarihi a gasar Afcon na kamaru

Wata matashiya ‘yar asalin Rwanda ta kafa tarihi a duniyar tamola, inda ta zamo mace ta farko da ta yi alkalanci a gasar cin kofin kasashen Afrika da aka kafa shekaru 65 da suka gabata.

Salima Mukansanga yar kasar Rwanda
Salima Mukansanga yar kasar Rwanda © Pierre René-Worms
Talla
Salima Rhadia Mukansanga yar kasar Rwanda da ta alkalanci wasar kwallon kafa a Kamaru
Salima Rhadia Mukansanga yar kasar Rwanda da ta alkalanci wasar kwallon kafa a Kamaru © RFI Hausa
A hirarta da RFI Hausa, Mukansanga Salima, ta ce wannan babbar nasara ce ga mata.  Abdurrahman Gambo Ahmad daga birnin Douala na kasar Kamaru ya tattauna da. Salima Rhadia Mukansanga yar kasar Rwanda.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.