Isa ga babban shafi

Fada ya kaure tsakanin magoya bayan Khalifa Haftar da yan sandar Kasar

Fada da ya barke  tsakanin  magoya bayan janar Khalifa Haftar da yan Sanda cikin daren  jiya litanin zuwa safiyar yau talata a birnin Tripolin na  kasar Libiya.

Libya
Libya Aude GENET AFP
Talla

Wannan arrangama ta yi sanadiyar mutuwar mutane 2 wasu kuma da dama suka jikkata.

Wannan al’amari ya haifar da shakku ga yiyuwar gudanar da zabukan da kasar ke shirin yi a cikin wannan wata na Disemba.

Zanga-zangar al'umar kasar Libya
Zanga-zangar al'umar kasar Libya AFP - -

Kasashen Duniya na ci gaba da kira ga bangarori da ke fada da junan su na ganin an cimma jituwa da za ta taimaka don dawo da zaman lafiya mai dorewa a kasar ta Libya.

Wasu daga cikin dakarun kasashen waje dake aiki da rundunar kasar Libya
Wasu daga cikin dakarun kasashen waje dake aiki da rundunar kasar Libya AP - Hazem Ahmed

Rikicin kasar Libya na tayar da hankulan kasashe dake raba iyaka da ita,musaman na yankin Sahel dake fatan ganin an kawo karshen wannan yaki ga baki daya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.