Afrika
Mutane 207 ne suka mutu a Habasha
Dakarun Habasha sun samu nasarar kashe mutane 42 dauke da makamai da ake zargin su da kasancewa a harin da yayi sanadiyar mutuwar mutanme ranar laraba a yankin Benishangui-Gumuz daf da kan iyaka da kasar Sudan.
Wallafawa ranar:
Talla
A wani rahoto daga hukumar kare hakokin bil Adam na kasar Habasha, akala mutane 207 ne suka rasa rayukan su a wannan kazamin harin da wani gungun yan bindiga suka kai zuwa yan kabilar Oromo,Amhara da yan kabilar Shinasha.
Firaministan kasar Aby Hamed ya dai yi Allah Wadai da wannan kazamin hari da yan binding suka wannan yanki
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu