Hukumar yan gudun hijira na fuskantar matsaloli a Burkina Faso
Babban kwamishinan hukumar dake kula da yan gudun hijira ta Duniya a jiya juma’a ya bayyana cewa suna fuskantar matsalloli wajen kai dauki ga yan gudun hijira dake wasu yankunan kasar Burkina Faso.
Wallafawa ranar:
Kungiyar yan gudun hijira da abokanin huldar su na fama da barrazana daga kungiyoyin yan ta’adda,wanda haka ke a matsayin babbar matsalla ga wadanan kungiyoyi.
Kakkakin kungiyar Babar Baloch dake magana a birnin Geneva ya bayyana cewa akalla mabukata dubu dari 500 ne yanzu haka suke bukatar a kai musu dauki, wasu daga cikin su rikicin ya tilasata musu baro gidanjen su ba tareda su shirya ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu