Isa ga babban shafi
Najeriya

Rahoto kan halin da ake ciki bayan sace 'yan matan Sakandiren Dapchi

Yayin da iyayen daliban makarantar sakandaren matan Dapchi ke ci gaba da bayyana damuwar su kan makoman 'ya'yansu da ba’a gani ba tun ranar litinin da kungiyar boko haram ta kai hari, gwamnatin Jihar Yobe a Tarayyar Najeriya na ci gaba da ba su hakuri, yayin da bangare guda kuma jami’an tsaro ke gudanar da ayyukan su. Bilyaminu Yusuf ya ziyarci makarantar a jiya, ya kuma hada mana rahoto kan halin da ake ciki.

Wasu daga cikin 'yan matan Sakandiren Dapchi da tsere bayan harin mayakan kungiyar boko haram da ya yi awon gaba da tarin 'yan matan da ba'a kai ga gano adadinsu ba a ranar litinin din data gabata.
Wasu daga cikin 'yan matan Sakandiren Dapchi da tsere bayan harin mayakan kungiyar boko haram da ya yi awon gaba da tarin 'yan matan da ba'a kai ga gano adadinsu ba a ranar litinin din data gabata. © REUTERS/Ola Lan
Talla

03:02

Rahoto kan halin da ake ciki bayan sace 'yan matan Sakandiren Dapchi

Bilyaminu Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.