Mali
Rundunar Sojin Barkhane ta kashe yan tawaye arewacin Mali a dajin Serma
Rundunar Barkhane dake dafawa kasashen Sahel a yakin da suke da yan tawaye sun samu nasarar kashe wasu yan tawayen arewacin Mali 20 a wani farmakin da suka kaddamar zuwa dajin Serma dake da nisan kilometa kusan 200 kudu maso yammacin garin Gao.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni daga rudunar ta Barkhane na nuni cewa daga ranar 28 ga watan yuni da ya shude ne Sojojin kawance na rundunar suka kasance cikin shiri a kokarin sun a kawo karshen yan tawayen arewacin Mali dake ci gaba da kawo fargaba a zukatan jama’a.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu