Isa ga babban shafi
Mali

Rundunar Sojin Barkhane ta kashe yan tawaye arewacin Mali a dajin Serma

Rundunar Barkhane dake dafawa kasashen Sahel a yakin da suke da yan tawaye sun samu nasarar kashe wasu yan tawayen arewacin Mali 20 a wani farmakin da suka kaddamar zuwa dajin Serma dake da nisan kilometa kusan 200 kudu maso yammacin garin Gao.

Dakarun dake yakar yan tawayen arewacin Mali a kan iyaka da Nijar
Dakarun dake yakar yan tawayen arewacin Mali a kan iyaka da Nijar ISSOUF SANOGO / AFP
Talla

Rahotanni daga rudunar ta Barkhane na nuni cewa daga ranar 28 ga watan yuni da ya shude ne Sojojin kawance na rundunar suka kasance cikin shiri a kokarin sun a kawo karshen yan tawayen arewacin Mali dake ci gaba da kawo fargaba a zukatan jama’a.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.