Amurka
Tasirin siyasar Amurka a Afrika
Duk da cewa ana ganin ‘Yan takarar shugabancin Amurka Donald Trump na Republican da Hillary Clinton ta Democrat ba su tabo muhimmacin batutuwan da suka shafi muradun Amurka a Afrika ba a yakin neman zabensu amma kamar sauran kasashen duniya, mutanen Afrika na biye da halin da ake ciki a siyasar Amurka da yadda makomar zaben kasar zai shafe su. Wakilin RFI Hausa a Damagaram Malam Ibrahim Tchillo ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Tasirin siyasar Amurka a Afrika
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu