Ban Ki Moon ya gana da hukumomin Haiti
Sakatary majalisar Dimkin Duniya Ban Ki Moon ya gana da hukumomin kasar Haiti, kasar da Guguwar nan da aka yiwa sunan Matthew ta afkawa tareda kisan dinbin jama’a.Mista Ban Ki Moon yayi amfani da wannan dama domin yi kira zuwa mayan kasashen Duniya don gani an tallafawa kasar tareda kawo taimako zuwa mabukata.
Wallafawa ranar:
Sakamakon karshe bayan ficewar guguwar na nuni cewa an samu asarar rayyukan jama’a 500, yayinda kusan mutane 175.500 suka rasa matsuguni a zaman da ake.
A karshe Mista Ban ya bayyana cewa gaggauta kai dauki zuwa kasar zai taimaka domin kaucewa bulowar cututukairin su Kwalera.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu